Wani direba a Jamus ya kashe mutane biyu
Tawagar jami’an tsaron da ke bincikar harin da aka kai a Jamus sun bayyana cewa babu wata alama da ke nuna cewa ‘dan ta’adda ne ya kai harin kamar yadda ake zargi a baya,bayan da wani matuki ya kutsa da motar sa cikin jama’a ya kuma kashe mutane biyu kafin daga bisali ya halaka kan sa.
Wallafawa ranar:
Bayan dan gajeren bincike, yan sanda sun gano cewa direban na fama da tabin hankali,
Ministan cikin gidan Jamus Seehofer wanda zai isa wurin da hatsari ya auku a yau lahadi ya bayyana goyan bayan gwamnatin kasar ta Jamus zuwa iyalan da suka rasa na su a wannan harin .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu