Isa ga babban shafi
Jamus

Angela Merkel ta lashe zaben Jamus

Shugabar Gwamnatin Jamus Angela Merkel ta lashe zaben da zai bata damar samun wa’adi na 4 bayan kammala shekaru 12 a karagar mulki.

waziriyar jamus  Angela Merkel
waziriyar jamus Angela Merkel REUTERS/Fabrizio Bensch
Talla

Sakamakon farko na zaben da aka gabatar ya nuna cewar hadin guiwar Jam’iyyar ta na CDU/CSU sun samu kashi 33 na kuri’un da aka kada, yayin da Jam’iyar Social Democrat ta babban abokin adawar ta Martin Schulz ya zo na biyu da kashi 20-21.

Wani abin mamaki shine yadda Jam’iyyar dake yaki da addinin Islama ta AfD ta samu kashi 13 na kuri’un.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.