Jamus
Angela Merkel ta lashe zaben Jamus
Shugabar Gwamnatin Jamus Angela Merkel ta lashe zaben da zai bata damar samun wa’adi na 4 bayan kammala shekaru 12 a karagar mulki.
Wallafawa ranar:
Talla
Sakamakon farko na zaben da aka gabatar ya nuna cewar hadin guiwar Jam’iyyar ta na CDU/CSU sun samu kashi 33 na kuri’un da aka kada, yayin da Jam’iyar Social Democrat ta babban abokin adawar ta Martin Schulz ya zo na biyu da kashi 20-21.
Wani abin mamaki shine yadda Jam’iyyar dake yaki da addinin Islama ta AfD ta samu kashi 13 na kuri’un.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu