Kungiyar Turai Na Fargaban Yadda Za Ta Kasance Bayan Zaben Majalisar Birtaniya
Shugabannin kungiyar Tarayyar Turai na bayyana fargaba gameda gazawar Firaministan Birtaniya Theresa May na samun rinjayen wakilai a zaben kasar da ya gabata, al’amarin daka iya jinkirta tattaunawar ficewar kasar daga cikin kungiyar su.
Wallafawa ranar:
Cikin wannan wata ne dai ake sa ran fara wannan tattaunawa da zai kai ga ficewar Birtaniya daga cikin kungiyar a watan uku na shekara ta 2019.
Ranar 19 ga wannan wata da muke ciki ake sa ran a fara tattaunawar ficewar sosai.
Sai dai kuma Firaminstan Theresa May ta bayyana cewa sabuwar Gwamnatin na ta za su fara tattaunawa nan da kwanaki goma.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu