EU-Birtaniya
Birtaniya zata iya hawa kujerar naki bayan zaben watan gobe
Wasu bayanan sirri na jam"iyyar adawa ta Labour dake Britania na nuna cewa idan har ta yi nasara a zaben watan gobe to kuwa zata hau kujerar naki dangane da batun ficewar Britania daga kungiyar Tarayyar Turai muddin babu wasu kwararan sharudda da aka gindaya.
Wallafawa ranar:
Talla
Bayanan sirrin mai shafuka 43 gameda zaben na ranar 8 ga watan gobe da kuma za a kaddamar da shi ne makon gobe,
Ya na nuna jam"iyyar na da niyar gagarumin sauye-sauye da suka hada da harakan jiragen kasa da Karin haraji da batun bakin haure.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu