Faransa
Faransa ta karfafa matakan tsaro a sassan kasar
A daidai lokacin da ake shirin gudanar da zaben shugabancin Faransa zagaye na biyu a gobe lahadi, yanzu haka an tsaurara matakan tsaro domin bai wa masu kada kuri'a kariya a sassa daban daban na kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:39
Talla
Batun samar da tsaro a kasar na daga cikin muhimman batutuwan da suka mamaye yakin neman zaben shugabancin kasar.
Abdoulkarim Ibrahim Shikal na dauke da karin bayani a wannan rahoto da ya aiko mana daga birnin Paris.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu