Isa ga babban shafi
Amurka

Faransa ta kama wasu mutane biyu na kulle-kullen kai mata hari

Masu shigar da kara a Faransa sun gurfanar da wasu mutane biyu da ake ganin suna da hatsari don kulle-kullen kai harin taaddanci a kasar. 

Shugaban Faransa  Francois Hollande
Shugaban Faransa Francois Hollande . REUTERS/Stephane de Sakutin/Poo
Talla

Mutanen biyu, daya mai shekaru 19 daya kuma mai shekaru 27, tun ranar Talata aka kama su a garin Marseille dake gaban teku da kuma garin Clermont-Ferrand.

Jami'an tsaro na cewa mutanen biyu na cikin wata kungiyar masu jihadi ne, kuma an same su da wasu makamai.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.