Isa ga babban shafi
Australia

Ana zargin shugabannin darikar katolika 7 da cin zarafin yara a Australia

Wani bincike da gwamnatin Australia ta gudanar, ya bayyana cewar kashi 7 na shugabanin mabiya darikar Katolika a kasar sun ci zarafin yara kanana tsakanin shekarar 1950 zuwa 2010 kuma babu wani mataki da aka dauka akai.

Talla

Hukumar binciken tace an gabatar da kararaki 4,444 na yadda shugabanin ke cin zarafin yara kanana yara amma kuma cocin yaki daukan mataki akai.

Gail Furness, lauyan dake jagorancin binciken yace sau da yawa idan an samu irin wannan zargi sai a sauyawa shugabanin wurin aiki maimakon hukunta su.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.