Firaministan Ireland ya yi barazanar Murabus
Firaministan kasar Irelande ta arewa mai ra’ayin kwadago Peter Robinson ya yi barazanar yin murabus daga kan mukaminsa idan har majalisar dokokin yankin ba ta fasa ko jingine mahawarar baya-bayan nan da ta tanadi Rusa rundunar sojan jamhuriyar Ireland ta arewa ba.
Wallafawa ranar:
Kwamitin Majalisar dokokin da ke kula da tsara maudu’in da majalisar dokokin yankin mai cin kwarya-kwaryar gashin kai daga kasar Britaniya, a yau alhamis ne, ya kamata ya tattauna bukatar da Firaministan ya gabatar kan jingine maganar.
A cewar Robinson wannan batu ba karamin barazanar ya ke haifarwa ba ga ci gaban zaman lafiyan kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu