Isa ga babban shafi
Faransa-Turai

kasashen Turai na taro kan tsaron jiragen kasar kasashensu daga yan Ta'adda

Ministocin cikin gida da  sufurin kasasheTurai guda 9 , da suka hada da Fransa, Jamus, Britaniya, Itali , Spain, Beljiyom, Luxembourg, Holland da kuma kasar Suisse-land , a yau assabar sun soma wani  taron a birnin Paris na kasar Faransa,

Jirgin Thalys da ke karakaina tsakanin Paris da Amsterdam da aka kaiwa harin da ya kuskure  a makon da ya gabata
Jirgin Thalys da ke karakaina tsakanin Paris da Amsterdam da aka kaiwa harin da ya kuskure a makon da ya gabata Reuters
Talla

zaman taron na yau dai ya ta'allaka ne a kan  tattauna yadda kasashen za su  karfafa matakan tsaron su a tashoshi da cikin jiragen kasar kasashen , bayan faruwar harin jirgin kasa na Thalys, dake karakaina tsakanin Amsterdam da Paris a makon da ya gabata.

Wannan al'amarin da ya kara tada hankalin kasashen turai dake fuskanatar barazana daga mayakan jihadi da yanzu haka suka bazu a nahiyar ta Turai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.