Isa ga babban shafi
Birtaniya

‘Yan Majalisar Birtaniya sun ki amincewa da bukatar Cameron

Yan Majalisar Birtaniya sun kada kuri’ar amincewa da shirin rage gibin kasafin kudin kungiyar kasashen Turai, sabanin bukatar Firaminista, David Cameron wanda ke adawa da shirin. Wasu daga cikin ‘Yan Jam’iyar Firaministan, sun bijire masa, inda suka hada kai da ‘Yan Jam’iyar Labour mai adawa, domin amincewa da shirin na kungiyar kasashen Turai.

Firaministan Birtaniya David Cameron
Firaministan Birtaniya David Cameron REUTERS/Darren Staples
Talla

An dai tafka mahawara mai zafi kafin amincewa da kudirin, inda David Cameron yace zai hau kujerar naki idan bai gamsu da manufofin taron shugabanin kungiyar kasashen Turan a makon gobe.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.