Kwanakin baya an sami tarzomar siyasa a wasu sassa, musamman arewacin Najeriya al,amarin da ya kawo dillalan shanu suka katse kawo shi kudancin Najeriya kasuwannin da suka saba kai su gudun kada a dauki fansa a kansu wannna ya sanya shirin kasuwa akai miki dole ya ziyarci kasuwar Shanu a daya daga cikin jihohin yankin Niger-Delta, domin tattuan wa da dillalan sannan kuma ya garzaya kasuwar Awaki da ta masu sayar da kayan lambu.Matsalar karancin dabbobin sayarwa ya jefa jama'a da daman gaske ya Niger-Delta cikin karancin nama da na kayan lambu haka kuma kungiyoyi daban daban sun bayyana irin yadda tarzomar ta arewa da akayi ta siyasa ta shafesu.
Sauran kashi-kashi
-
Yadda matsin rayuwa ya tilastawa 'yan Najeriya fasa rumbunan abinci
Shirin Kasuwa akai miki dole tare da Ahmed Abba a wannan makon ya yada zango ne a Tarayyar Najeriya, inda ya yi dubi kan matsanancin kuncin rayuwar da al’umman kasar suka shiga da har ta kai ana fasa rumbunan abinci ko tare manyan motocin dakon kaya a tituna ana kwasan abinci.06/03/202410:22 -
Faduwar darajar Naira ta tsayar da harkokin 'yan canji a makwaftan Najeriya
Shirin 'Kasuwa a kai miki dole' na wannan mako ya tattauna akan yadda faduwar darajar Naira ke haddasa koma bayan kasuwar 'yan canji a makwaftan Najeriya.07/02/202410:19 -
Dalilan soke lasisin wasu kamfanonin wutar lantarki
Shirin Kasuwa a Kai Maki Dole na wannan mako, ya mayar da hankali ne a game da batun wutar lantarki a Najeriya, bangaren da ke fama da matsalololi tsawon shekaru.Shirin zai yi dubi ne a game da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na sokewa da kuma sabunta lasisi ga wasu kamfanonin da ke da alhaki rarraba wuta a cikin kasar.31/01/202410:02 -
Yadda faduwar darajar Naira ke yin illa ga kasuwanci a Najeriya
Shirin 'Kasuwa a kai miki dole' na wanna makon ya mayar da hankali akan faduwar darajar naira da ke ci gaba da yin illa ga harkokin kasuwanci a sassan Najeriya.24/01/202409:52 -
Yadda rufe iyakar Benin ya haifar da tsadar rayuwa a Nijar
Shirin "Kasuwa akai Miki dole" na wanan mako tare da Ahmed Abba ya leka ne jihar Dosso dake Jamhuriya Nijar, yankin da ke kan iyaka da birnin Cotonou na Jamhuriya Benin inda jama'a suka shiga matsanancin halin tsadar rayuwa tare da kariyar tattalin arziki, sakamakon takun-kuman da Kungiyayoyi irinsu ECOWAS ko CEDEAO suka laftawa kasar, saboda Juyin mulkin da Sojoji sukayi.22/11/202309:50