Hotunan 'yan gudun hijirar Rohingya a Myanmar
Majalisar Dinkin Duniya ta ce, babu wani ci gaban da aka samu a tattaunawar da aka yi tsakanin mataimakin Sakatare Janar na Majalisar Jeffrey Feltman da hukumomin kasar Myanmar kan kai kayan agaji dga dubban 'yan kabilar Rohingya da kuma bai wa wadanda suka tserewa zuwa Bangladesh damar komawa gida.
Wallafawa ranar:
{{ scope.counterText }}
Talla