Mu Zagaya Duniya
Mataki shugaba Trump zai iya jefa kasashen duniya cikin rudani tare da fargabar tsanantar tarzoma
Wallafawa ranar:
Kunna - 21:00
A wannan juma’a ne kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya gudanar da wani zama,domin tattaunawa dangane da matakin da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka na amincewa da birnin Quds a matsayin sabuwar fadar gwamnatin Isra’ila.