Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Hon Amadu Salah, jigo a Jam’iyar Lumana Afirka

Wallafawa ranar:

‘Yan dawan Jamhuriyar Nijar sun ce babu gudu babu ja da baya kan bukatarsu na ganin an magance matsalolin da suka hango a shirin babba zabe mai zuwa a kasar, domin ganin an gudanar da zaben ba tare da wata matsala ba. Bayan zanga-zangar da aka yi a karshen mako wanda ya samu halartar mutane kusan 20,000, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Hon Amadu Salah, jigo a Jam’iyar Lumana Afirka.

Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou
Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou AFP PHOTO / BOUREIMA HAMA
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.