Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Shiri ne na musamman, da kan tattaunawa da bangarori daban-daban na Al’umma da ke sauraren Shirye shiryen RFI Hausa daga kowane kusurwa na fadin duniya, kan muhimman batutuwa, da suka shafi siyasa Tattalin’ariziki, al’adu da dai sauransu…
Ci gaban karatuSaurari kashin karshe
Daukacin kashi-kashi
-
Matsalar garkuwa da mutane na kara kamari a arewacin Najeriya
A Najeriya an shiga wani yanayi na fargaba da kuma tsoro lura da yadda ‘yan bindiga suka tsananta dabi’ar yin garkuwa da mutane masu tarin yawa a lokaci daya musamman ma a yankin arewacin kasar.11/03/202410:19 -
Ra'ayoyin masu saurare kan batutuwa da dama
Shirin ra'ayoyin masu saurare na wannan rana ta Juma'a ya bai wa jama'a damar tofa albarkacin bakinsu ne game da batutuwa da dama da ke ci musu tuwo a kwarya, kama daga siyasa, tattalin arziki, tsaro, zaman-takewa da dai sauransu.08/03/202410:13 -
Najeriya: Tsadar rayuwa ta tilastawa mutane satar abinci a rumbunan gwamnati
A Nageriya daidai lokacin da ake fama da fatara da kuma tsadar rayuwa, jama’a sun bullu da wani sabon salo na yin wasoson abincin da aka jibge a cikin rumbunan da aka bayyana cewa mafi yawan su mallakar gwamnati ne05/03/202410:05 -
Ra'ayoyin masu saurare kan batutuwa da dama
Shirin ra'ayoyin masu saurare na wannan rana ta Juma'a ya bai wa jama'a damar tofa albarkacin bakinsu ne game da batutuwa da dama da ke ci musu tuwo a kwarya, kama daga siyasa, tattalin arziki, tsaro, zaman-takewa da dai sauransu.01/03/202410:03 -
Kan zanga-zangar da kungiyar kwadagon Najeriya ta gudanar
Kungiyar kwadago a Najeriya ta sanar da janye zanga-zangar da ta shirya gudanarwa ranar Laraba kan matsalar tsadar rayuwa.28/02/202409:47 -
Kan janyewar takunkumin ECOWAS ga kasashen Mali, Nijar da Burkina Faso
Shugabannin kasashen kungiyar ECOWAS ko CEDEAO a taron da ya gudana a ranar Asabar a Abuja sun yanke shawarar dage wani kaso mai yawa na takunkumin da aka kakabawa Nijar.26/02/202408:50 -
Ra'ayoyin masu saurare kan batutuwa da dama
Shirin ra'ayoyin masu saurare na wannan rana ta Juma'a ya bai wa jama'a damar tofa albarkacin bakinsu ne game da batutuwa da dama da ke ci musu tuwo a kwarya, kama daga siyasa, tattalin arziki, tsaro, zaman-takewa da dai sauransu.23/02/202409:25 -
Ra'ayoyin masu saurare kan tsadar rayuwa
Kasashen Nahiyar Africa na fama da matsalolin tattalin arziki, da kuma tsadar rayuwa da ke walagigi da al'ummar su, dalilin da ya haddasa zanga-zanga a wasu sassan kasar.22/02/202410:03 -
Kan matakin gwamnatin Najeriya na kai wa masu boye dalar Amurka samame
Gwamnatin Najeriya ta fara kai samame zuwa kasuwar musayar kudaden waje na bayan fage, yayin farashin dalar Amurka ke ci gaba da turmushe darajar kudin kasar.21/02/202411:04 -
Kan matakin kotun mulkin Senegal game da lokacin babban zaben kasar
Shugaban Senegal, Macky Sall, ya ce kasar za ta gudanar da sabon zabe a kan lokaci bayan da kotun mulkin kasar ta yanke hukuncin cewa dage ranar zaben da kuma tsawaita wa'adin mulkinsa baya bisa kan ka'ida.19/02/202409:48 -
Ra'ayoyin masu saurare kan batutuwa da dama
Shirin ra'ayoyin masu saurare na wannan rana ta Juma'a ya bai wa jama'a damar tofa albarkacin bakinsu ne game da batutuwa da dama da ke ci musu tuwo a kwarya, kama daga siyasa, tattalin arziki, tsaro, zaman-takewa da dai sauransu.16/02/202409:47 -
Kan wasan da ya wakana tsakanin Najeriya da Ivory Coast a gasar AFCON
Ivory Coast ta shiga sahun kasashen Kamaru da Masar wadanda ke da tarihin daukar nauyin gasar cin kofin Afrika da kuma lashe kofin a lokaci guda, bayan nasararta ta dokea ranar Lahadi.12/02/202409:41 -
An shiga rudani a Senegal sakamakon dage zaben kasar zuwa Disamba
Majalisar Senegal ta kada kuri’ar amincewa da dage lokacin gudanar da babban zaben kasar zuwa nan da watan Disamba, dai dai lokacin da ake ci gaba da ganin boren al’ummar kasar wadanda ke kone-kone kan tituna da nufin nuna adawarsu da matakin dage zaben.06/02/202410:08 -
Kan wasannin kasashen da suka rage a gasar AFCON
Yayin da aka doshi zagayen dab da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta AFCON da ke gudanar a kasar Ivory Coast, ko wacce kasa ce za ta lashe wannan gasa?05/02/202409:05 -
Ra'ayoyi kan yiwuwar fuskantar karin hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya
Shirin 'Ra'ayoyin Masu Sauraro' na wannan rana ya bayar da damar tattaunawa akan sanar da masu masa’antu suka fitar a Najeirya, inda suka yi gargadi a game da yiwuwar samun hauhawar farashin kaya sakamakon yadda kudin kasar Naira ke ci gaba da rasa daraja kasuwa canji.30/01/202410:11
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Shiri ne na musamman, da kan tattaunawa da bangarori daban-daban na Al’umma da ke sauraren Shirye shiryen RFI Hausa daga kowane kusurwa na fadin duniya, kan muhimman batutuwa, da suka shafi siyasa Tattalin’ariziki, al’adu da dai sauransu…