Nijar
An kaddamar da aikin shimfida bututun mai daga Nijar zuwa Benin
Shugaban kasar Nijar Isufu Muhammadu, ya kaddamar da soma aikin shimfida bututun mai da za a gina daga yankin Agadem na Jihar Diffa zuwa kasar Benin mai tsawon kilomita dubu biyu, don fitar da danyen mai da tattace a kasuwannin Duniya sakamakon wasu riyojin man da aka kara ganowa.Salisu Isa daga Maradi ya aiko mana da rahoto akai. Domin sauraron cikakken rahoton sai a latsa alamar sautin dake kasa.
Wallafawa ranar:
Talla
An kaddamar da aikin shimfida bututun mai daga Nijar zuwa Benin
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu