Nijar
An kori dalibai dubu 25 daga makarantun Nijar
Majalisar da ke tantance kwazon daliban makarantun sakandare a JiharDamagaram ta Jamhuriyar Nijar ta kori dalibai kusan dubu 25, lamarin da ya tada hankalin masu ruwa da tsaki a harkar ilimi. Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnatin kasar ke jaddada muhimmancin ilimi. Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton da wakilinmu, Ibrahim Malam Tchillo ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto kan korar dalibai dubu 25 daga makarantun Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu