Isa ga babban shafi
Nijar

An kori dalibai dubu 25 daga makarantun Nijar

Majalisar da ke tantance kwazon daliban makarantun sakandare a JiharDamagaram ta Jamhuriyar Nijar ta kori dalibai kusan dubu 25, lamarin da ya tada hankalin masu ruwa da tsaki a harkar ilimi. Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnatin kasar ke jaddada muhimmancin ilimi. Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton da wakilinmu, Ibrahim Malam Tchillo ya aiko mana.

Wasu daga cikin daliban makarantun Boko a Nijar
Wasu daga cikin daliban makarantun Boko a Nijar Nigerdiaspora
Talla
03:01

Rahoto kan korar dalibai dubu 25 daga makarantun Nijar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.