Nijar
2019: An yi zanga-zangar lumana ta farko a Nijar
Hadin gwiwar kungiyoyin farar hulla a birnin Yamai, da ke Jamhuriyyar Nijar sun yi jerin gwano da taron gangami, don nuna adawa ga dokar kasafin kudin kasa, da zaman sojojin kasashen waje a kasar, da kuma rashin jagoranci nagari.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan dai shi ne jerin gwano, ko zanga-zangar lumana ta farko daga cikin wadanda kungiyoyin fararen hular suka daura damarar yi a cikin shekarar 2019.
Daga birnin Yamai, Wakilinmu Sule Maje Rejeto ya aiko da wannan rahoto
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu