Muhallinka Rayuwarka
An kaddamar da ginin madatsar ruwa ta farko a Jamhuriyar Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:12
Shirin na wannan makon yayi tattaki ne zuwa Jamhuriyar Nijar, inda aka kaddamar da aikin gina madatsar ruwa ta farko a kan kogin Niger, ko kuma kogin Isa kamar dai yadda ake kiran shi a kasar, wato madatsar ruwan Kandadji a cikin jihar Tillabery da ke yammacin Jamhuriyar ta Nijar.