Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Mataimakin magajin garin Abala Boubacar Oumarou kan tashe-tashen hankula akan iyakar Nijar da Mali

Wallafawa ranar:

Shugabannin al’ummomin da ke rayuwa a kan iyakar Mali da Jamhuriyar Nijar, sun dauki alkawarin shawo kan tashe-tashen hankulan da ke faruwa yankin.Shugabannin al’ummar, sun dauki wannan alkawarin ne a lokacin wani taron kwanaki uku da aka gudanar a garin Abala da ke jihar Tillabery da ke yammacin jamhuriyar Nijar.Mataimakin magajin garin Abala Honorable Boubacar Oumarou, ya yi mana karin bayani a game da wannan taro wanda shi ne irinsa na uku tsakanin al’ummomin da ke rayuwa a yankin.

Wani taron hadin gwiwa na shugabannin yankin kan iyakar Nijar da Mali.
Wani taron hadin gwiwa na shugabannin yankin kan iyakar Nijar da Mali. Crisis Group
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.