Isa ga babban shafi
Lafiya Jari ce

Matakan da Jami'an lafiya a Nijar ke dauka son dakile cutar Sankarau

Wallafawa ranar:

Shirin na wannan makon ya yi nazari ne kan asarar rayukan da cutar sankarau ke haddasawa a Nijar da kuma matakin da mahukunta ke dauka, a dai dai lokacin da ake tunkarar sauyawar Yanayi daga sanyi zuwa zafi.

Majalisar Dinkin Duniya ta ce cikin shekarar 2017, cutar Sankarau ta hallaka mutane 180 a Nijar, kusan rabinsu kuma yara kanana.
Majalisar Dinkin Duniya ta ce cikin shekarar 2017, cutar Sankarau ta hallaka mutane 180 a Nijar, kusan rabinsu kuma yara kanana. La Libre Afrique
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.