Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Nijar: Mutane 40 sun mutu wasu dubu 140 sun rasa mahallansu a ambaliyar ruwan sama

Wallafawa ranar:

A Jamhuriyar Nijar akalla mutane 40 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu kusan dubu 140 suka rasa muhallansu sakamakon ambaliyar ruwan da aka sama a sassa daban daban na kasar a daminar bana.Hakazalika ambaliyar ta yi sanadiyyar mutuwar wani adadi na dabbobi masu tarin yawa, tare da lalata amfani gona kamar dai yadda mahukunta a kasar suka tabbatar.Lawan Magaji, shi ne ministan kula da ayyukan jinkai da kuma agajin gaggawa, ga karin bayanin da ya yi mana dangane da wannan ambaliya ta shekarar bana.

Ambaliyar Ruwa
Ambaliyar Ruwa AFP/Junior D. Kannah
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.