Nijar
Gwamnatin Nijar za ta karfafa kulawa ga tsaffin jami'an tsaronta
A wani mataki na share hawayen iyalen jami’an tsaron da suka rasu a fagen daga da ma wanda suka samu raunin da ya nakasa su, sun yaba da alkawalin da shugaban kasar Nijar ya yi, na taimakama musu ta hanyar linka alawus din da ake basu, da kuma baiwa ‘ya;yansu damar shiga aikin soja, wanda ya bayyana a jawabinsa na ranar sallar yancin kan kasa.Wakilinmu na Damagaram Ibrahim Malam Tchillo ya aiko mana da rahoto akai.
Wallafawa ranar:
Talla
Gwamnatin Nijar ta ninka kulawar da ta ke baiwa tsaffin jami'an tsaronta
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu