Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Amina Muhammad kan ziyara a Nijar

Wallafawa ranar:

Kamar yadda watakila ku ka ji a cikin labaran duniya, Mataimakiyar Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Hajiya Amina Mohammed ta kammala ziyarar aiki a Jamhuriyar Nijar, in da ta bayyana damuwa kan halin da mata ke ciki.Wakiliyarmu Koubra Illo ta tattauna da ita.

Hajiya Amina Mohammed, mataimakiyar magatakardar Majalisar Dinkin Duniya
Hajiya Amina Mohammed, mataimakiyar magatakardar Majalisar Dinkin Duniya rfi hausa
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.