Isa ga babban shafi
Nijar

Mabiya Mazhabar Shi'a sun yi taron Allah wadai da Isra'ila a Jamhuriyar Nijar

A yau Juma’a mabiya mazhabar Shi’a a Jamhuriyar Niger suka kira taron gangami inda suka bayyana damuwar su akan cin zalin din da suka ce ana nuna wa Falasdinawa da sauran Musulmin duniya a kassashe daban daban.Sun kuma ja hankalin wamnatin Jamhuriyar Niger akan batun hare-haren kungiyar Boko HaramWakiliyar mu Lydia Addo daga birnin Niamey ta aiko mana da rahoto akai.

Wasu mabiya mazhabar Shi'a a Kano, Najeriya.
Wasu mabiya mazhabar Shi'a a Kano, Najeriya. Reuters/Stringer
Talla

02:58

Mabiya Mazhabar Shi'a sun yi taron Allah wadai da Isra'ila Nijar

Lydia Ado

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.