Nijar
Mabiya Mazhabar Shi'a sun yi taron Allah wadai da Isra'ila a Jamhuriyar Nijar
A yau Juma’a mabiya mazhabar Shi’a a Jamhuriyar Niger suka kira taron gangami inda suka bayyana damuwar su akan cin zalin din da suka ce ana nuna wa Falasdinawa da sauran Musulmin duniya a kassashe daban daban.Sun kuma ja hankalin wamnatin Jamhuriyar Niger akan batun hare-haren kungiyar Boko HaramWakiliyar mu Lydia Addo daga birnin Niamey ta aiko mana da rahoto akai.
Wallafawa ranar:
Talla
Mabiya Mazhabar Shi'a sun yi taron Allah wadai da Isra'ila Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu