Lafiya Jari ce
Nijar ta dauki matakin hana jami'an gwamnati duba lafiyarsu a waje
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:16
Shirin Lafiya Jari ce na wannan makon tare da Azima Bashir Aminu ya tattauna ne kan matakin da gwamnatin Nijar ta dauka na haramta wa manyan jami'an gwamnati da suka hada da Ministoci da Sanatoci fita kasashen waje don duba lafiyarsu, matakin da ke da nufin kawo gyara a fannin lafiyar kasar.