Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Ministan tsabtace biranen kasar Niger ya ce gwamnati a shirye take ta tattauna da masu zanga zanga bisa sharadi...

Wallafawa ranar:

Ministan kula da tsabatace birane na kasar jamhuriyar Nijar Mahamadu Salisu Habi ya ce gwamnati a shirye take ta tattauna da masu zanga zangar kin jinin doka haraji ta 2018,  ga dai yadda tattaunawarsa ta kasance tare da Abdulkarim Ibrahim Shikal.

Masu zanga zangar kin jinin dokar haraji ta 2018 a birnin Yamai 11-03-2018
Masu zanga zangar kin jinin dokar haraji ta 2018 a birnin Yamai 11-03-2018 PRESSE LIBRE
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.