Bakonmu a Yau
Ministan tsabtace biranen kasar Niger ya ce gwamnati a shirye take ta tattauna da masu zanga zanga bisa sharadi...
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:24
Ministan kula da tsabatace birane na kasar jamhuriyar Nijar Mahamadu Salisu Habi ya ce gwamnati a shirye take ta tattauna da masu zanga zangar kin jinin doka haraji ta 2018, ga dai yadda tattaunawarsa ta kasance tare da Abdulkarim Ibrahim Shikal.