Isa ga babban shafi
Nijar

Sabon rikici a Jam'iyyar CDS Rahama

A Jamhuriyar Nijar ana ci gaba da fuskantar tsaiko a jam’iyyar CDS rahama,wadda magoya bayan ta suka kasa kawo karshen rikicin cikin gida.

Wasu daga cikin masu nuna bacin ran su a Zinder
Wasu daga cikin masu nuna bacin ran su a Zinder AFP PHOTO
Talla

Satin da ya gabata ne jam’iyyar CDS Rahama kwamiti kolli na kasa ya fitar da wata sanarwar korar Amadu Rufai da aka fi sani da Shofa, shugaban jam’iyyar a Zinder ko Damagaram saboda bijerema umurnin kwamitin kollin jam’iyyar, sai dai jami’in ya sa kafa ya shure hukunci yana mai cewa yana nan daram a jam’iyar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.