Nijar
Sabon rikici a Jam'iyyar CDS Rahama
A Jamhuriyar Nijar ana ci gaba da fuskantar tsaiko a jam’iyyar CDS rahama,wadda magoya bayan ta suka kasa kawo karshen rikicin cikin gida.
Wallafawa ranar:
Talla
Satin da ya gabata ne jam’iyyar CDS Rahama kwamiti kolli na kasa ya fitar da wata sanarwar korar Amadu Rufai da aka fi sani da Shofa, shugaban jam’iyyar a Zinder ko Damagaram saboda bijerema umurnin kwamitin kollin jam’iyyar, sai dai jami’in ya sa kafa ya shure hukunci yana mai cewa yana nan daram a jam’iyar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu