Nijar
Dalibai sun kauracewa makarantu a Nijar
Tun a cikin makon da ya gabata daliban makaratun sakandare suka kauracewa daukan darasi a Nijar saboda wasu matsalolin.
Wallafawa ranar:
Talla
Rashin karatu dai babbar matsala ce a wannan lokaci da ba a wuce wata daya da komawa hutu ba.
Al'amarin dai ya haifar da arangama tsakanin dalibai da ‘yan sanda, abin da ya sa makarantun masu zaman kansu bukatar daukar matakan gaggawa don hana ci gaban yaduwar rikicin. Salisu Isa na dauke da rahoto daga Maradi.
Dalibai sun kauracewa makarantu a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu