Isa ga babban shafi
Nijar

Dalibai sun kauracewa makarantu a Nijar

Tun a cikin makon da ya gabata daliban makaratun sakandare suka kauracewa daukan darasi a Nijar saboda wasu matsalolin.

Dalibai sun kauracewa daukan darasi a Nijar
Dalibai sun kauracewa daukan darasi a Nijar ISSOUF SANOGO / AFP
Talla

Rashin karatu dai babbar matsala ce a wannan lokaci da ba a wuce wata daya da komawa hutu ba.

Al'amarin dai ya haifar da arangama tsakanin dalibai da ‘yan sanda, abin da ya sa makarantun masu zaman kansu bukatar daukar matakan gaggawa don hana ci gaban yaduwar rikicin. Salisu Isa na dauke da rahoto daga Maradi.

03:09

Dalibai sun kauracewa makarantu a Nijar

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.