Nijar
Hukumomin Nijar sun tashi tsaye kan magance bazuwar makamai
Shugabannin al'umma a jihar Agadas da ke arewaci Jamhuriyar Nijar sun dukufa wajen wayar da kawunan al'ummominsu kan illar amfani da makami ba bisa ka'ida ba, makwanni bayan hukumar hana bazuwar makamai ta kasar ta bude offishinta a Agadas
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumomin Nijar sun tashi tsaye kan magance bazuwar makamai
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu