Isa ga babban shafi
Nijar

Djibo-'Yan adawar Nijar za su daukaka kara

Lauyan da ke kare shuagban 'yan adawar Nijar El Hadj Amadou Djibo da aka yi wa daurin talala saboda samun sa da laifin tinzira jama’a don tada hargizi ya ce, za su daukaka kara. 

Djibo ya bukaci 'yan adawa su jajirce don kawar da shugaba Muhammadou Issoufou daga karagar mulki
Djibo ya bukaci 'yan adawa su jajirce don kawar da shugaba Muhammadou Issoufou daga karagar mulki BOUREIMA HAMA / AFP
Talla

Maître Douleur Oumarou ya bayyana hukuncin a matsayin yunkurin rufe bakin 'yan adawa saboda haka ya ce, za su daukaka kara kan hukuncin.

A watan jiya ne jami’an tsaro suka kama shugaban 'yan adawar bayan ya yi kira ga abokan gwagwarmayarsa da su jajirce domin ganin sun raba shugaban kasar Muhammadou Issofou da karagar mulki.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.