Muhallinka Rayuwarka
Dazukan yankin Diffa na fuskantar barzanar karewa
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:00
A Jamhuriyar Nijer, Jihar Diffa dake gabashin kasar na daya daga cikin wuraren da ke kan gaba wajen fama da matsalar sare saren itace tsakanin shakaru biyu zuwa uku, a wannan karon dai sabuwar sana’ar saran itacen ta bulla ne kasancewar dubban ‘yan gudun hijira da suke cikin sansani a wajen garin, wadanda rikicin kungiyar boko haram ya raba da garuruwansu a Nijeria da Nijer.