Nijar
Karancin Abinci ya mamaye Nijar
Hukumomin Jamhuriyar Nijar sun tabbatar da samun karancin abinci a wasu sassan kasar, sakamakon rashin damuna mai kyau a shekarar da ta gabata.
Wallafawa ranar:
Talla
Ministan cikin gida Bazum Muhammed ya ce bayan farin da aka samu, yanzu haka kasar na bukatar irin shuka da ya kai ton 15 da za’ayi amfani da shi a wannan shekara.
Jihohin Damagaran da Zinder da Tahoua da Tilebiri na daga cikin inda rashin abinci ya yi kamari, kamar yadda Alhaji Umar Isa wani manomi a Damagaran ya shaidawa RFI.
Cikakkiyar hirar Alhaji Umar Isa da RFI.
Akwai karancin abinci a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu