Isa ga babban shafi
Nijar

Karancin Abinci ya mamaye Nijar

Hukumomin Jamhuriyar Nijar sun tabbatar da samun karancin abinci a wasu sassan kasar, sakamakon rashin damuna mai kyau a shekarar da ta gabata.

Shugaban kasar Nijar Mahamadou Issoufou.
Shugaban kasar Nijar Mahamadou Issoufou. BOUREIMA HAMA / AFP
Talla

Ministan cikin gida Bazum Muhammed ya ce bayan farin da aka samu, yanzu haka kasar na bukatar irin shuka da ya kai ton 15 da za’ayi amfani da shi a wannan shekara.

Jihohin Damagaran da Zinder da Tahoua da Tilebiri na daga cikin inda rashin abinci ya yi kamari, kamar yadda Alhaji Umar Isa wani manomi a Damagaran ya shaidawa RFI.

Cikakkiyar hirar Alhaji Umar Isa da RFI.

03:28

Akwai karancin abinci a Nijar

Umaymah Sani Abdulmumin

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.