Isa ga babban shafi
Nijar

Cutar Sankarau da Kyanda sun adabbi al’ummar Nijar

Matsalolin kiwon lafiya biyu ne suka addabi al’ummar Jamhurriyar Nijar a halin yanzu da suka hada da cutar dan sankarau a wasu yankuna da kuma cutar kyanda da ta fara kama yara a wasu sassa na jihar Maradi, kamar yadda za ku ji karin bayani a cikin wannan rahoto na wakilinmu Salissou Isa.

An sami annobar cutar dan Sankarau a kasashen Nijar da Najeriya.
An sami annobar cutar dan Sankarau a kasashen Nijar da Najeriya.
Talla

02:59

Cutar Sankarau da Kyanda sun adabbi al’ummar Nijar

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.