Isa ga babban shafi
Muhallinka Rayuwarka

Matsalar tsutsa da ke kassara noman Zogale da matakan magance ta

Wallafawa ranar:

Shirin na Muhllinka Rayuwarka a wannan satin Jamhuriyyar Nijar ya sake yin tattaki don duba noman Zogale a jihar Maradi, hadi da bullar wata cuta da ke kassara shukarsa da kuma matakan magance hakan da wadanda abin ya shafa ke dauka don shawo kan matsalar.

Ganyen Zogale
Ganyen Zogale AFP/ FIACRE VIDJINGNINOU
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.