Isa ga babban shafi
Nijar

Zargin karkata abincin talakawa a Nijar

A yankin Maradi da ke jamhuriyar Nijar yayin da hukumomi suka fara sayar wa al’umma abinci akan farashin mai rahusa kamar dai yadda aka saba a daidai irin wannan lokaci da jama’a ke cikin bukata, wasu daga cikin marasa karfi sun fara zargin cewa ana karkata abincin domin sayar wa wadanda ba su cancanta ba.Wakilinmu a Maradi Salisu Isa ya gudanar da bincike dangane da haka ga kuma rahoton da ya hada mana.

Shugaba Mohammadu Issoufou, na Niger
Shugaba Mohammadu Issoufou, na Niger ISSOUF SANOGO / AFP
Talla

03:14

Zargin Karkata abinci a Nijar

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.