Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Dambarwar siyasar Nijar

Wallafawa ranar:

Shirin Dandalin Siyasa ya yi bayani game da dambarwar siyasar Jamhuriyyar Nijar inda ‘Yan adawa ke korafi akan rigistar masu kada kuri’a da tare kuma yin kira a yi garanbawul ga kotun zabe. Shirin ya tattauna da tsohon shugaban kasar Mahammane Ousmane.

Tsohon Shugaban Nijar Mahamane Ousmane mai adawa da shugaba Muhammadou Issoufou
Tsohon Shugaban Nijar Mahamane Ousmane mai adawa da shugaba Muhammadou Issoufou AFP PHOTO / BOUREIMA HAMA
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.