Bakonmu a Yau
Nayusa Jimrau daya daga cikin shugabannin Fararen hula a Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:26
A yau talata kungiyar kasashen yankin yammacin Afirka za ta gudanar da taro a birnin Abuja na tarayyar Najeriya domin nazarin yarjejeniyar da aka cimma tsakanin sojoji da kuma ‘yan siyasar kasar Burkina Faso tare da shiga tsakanin kungiyar ta Ecowas.Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da manyan hafsoshin sojin kasar ta Burkina Faso suka bukaci sojojin da suka yi juyin mulkin da su mika. makamansu.Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Nayusa Jimrau, daya daga cikin shugabannin kungiyoyin fararen hula a jamhuriyar Nijar, wanda kuma ke bin diddigin wannan lamari.