Isa ga babban shafi
Nijar

Abuba Albade zai iya magana da sunan MNSD Nassara

Kotu a birnin Yamai na jamhuriyar Nijar, ta cire haramcin da wata kotun ta sanya wa reshen jam’iyyar adawa ta MNSD Nasara da ke karkashin jagorancin Abuba Albade, wanda a can baya aka umurce shi da ya daina yin Magana da sunan jam’iyyar.

Majalisar Dokokin Jamhuriyar Nijar
Majalisar Dokokin Jamhuriyar Nijar
Talla

Ana ci gaba da fuskantar tsaiko a Jamhuriyar ta Nijar  yayi da wasu daga  cikin yan siyasa ke ci gaba da zargin Gwamnatin Shugaba Mahamadou Issifou da neman wargaza  jam'iyyoyin siyasar wannan  kasar.

A dai wajen kotun ta ce Albade Abuba zai iya ci gaba da yin Magana da sunan jam’iyyar MNSD Nassara, sai zuwa ranar 7 ga watan satumba lokacin da kotun za ta yanke hukuncin karshe. Alhaji Ibro Ayuba, daya daga cikin na hannun damar Albade, ya bayyana gamsuwarsu da wannan hukunci.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.