Nijar
Ana daukar matakan kare hakkin Yara a Nijar
Domin Kare hakkokin kananan yara kansancewar su ma su rauni, kungiyar UNICEF ta fitar da wani tsari na runfar-hira inda mutanen gari ke haduwa maza da mata a Jamhuriyar Nijar domin daukar wasu matakai na kare hakkin yara. Daga Maradi Salissou Issa ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Ana daukar matakan kare hakkin Yara a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu