Isa ga babban shafi
Nijar

Yara suna bata a Nijar

A Jamhuriyyar Nijar yawan bacewar Yara kanana da Jarirai ya karu sosai a bana a cikin manyan biranen kasar, lamarin da ke jan hankalin Kungiyoyin da ke kare hakkin yara kanana. Akan haka ne Alkalin da ke kula yara a kotun Damagaram ya tsawata ta hanyar neman daukan hukunci mai tsauri ga duk iyayen da suka yi sakaki har yaran su suka bace saboda rishin kulawa. Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da Rahoto daga Damagaram.

Mata dauke da kananan yara a Asibitin Damagaram
Mata dauke da kananan yara a Asibitin Damagaram AFP/Issouf Sanogo
Talla

03:00

Rahoto: Yara suna bata a Nijar

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.