Isa ga babban shafi
Nijar

Wa’adin yarjejeniyar Areva ta kawo karshe a Nijar

A Jamhuriyar Nijar wa’adin yarjejeniyar da ke tsakanin gwamnatin kasar da Kamfanin AREVA mai hakar Ma’adanai a kasar ta kawo karshe a ranar 31 ga watan Disemba. Amma kungiyoyin Fararen Hula da daidaikun jama’a na ci gaba da bayyana bukatar Gwamnatin Nijar ta kawo gyara akan dokar yarjajeniyar domin kara wa’adin ci gaba da ayyukanta har tsawon watanni uku da ake shirin yi, abin da kungiyoyin fararan hular kasar Nijar suka ce bai dace ba. Wakiliyarmu a Yamai Kubra Illo ta aiko da Rahoto Rahoton.

Kamfanin Areva a yankin Arlit da ke Jahuriyyar Nijar
Kamfanin Areva a yankin Arlit da ke Jahuriyyar Nijar RFI / Sonya Rolley
Talla

02:59

Rahoto: Wa’adin yarjejeniyar Areva ta kawo karshe a Nijar

Kuboura ILLO

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.