Nijar
Sarakunan Nijar suna nazarin yadda al’umma ke yaduwa
Sarakunan gargajiya a Jamhuriyyar Nijar sun bude babban taronsu wanda za su yi nazarin yadda Al’ummar kasar ke yaduwa cikin sauri da kuma maganar lafiyar iyali da ilimi da sauran matsalolin rayuwar Jama’a. Daga Damagaran, Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Sarakunan Nijar suna nazarin yadda al’umma ke yaduwa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu