Nijar
An bude taron fatawar yaki da kaciyar Mata a Rome
An bude wani babban taro a Birnin Rome na kasar Italiya game da al’amarin yi wa mata kaciya a wasu kasashen duniya. Mahalarta taron na duba yadda ake ci gaba da yi wa mata kaciya ne musamman a wasu kasashen Africa. Kubuora Illo wakiliyar RFI Hausa a Yamai na kasar Nijar ta diba wannan matsalar a cikin Rahotonta.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
RAHOTO: Taron fatawar yaki da kaciyar Mata a Rome
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu