Muhallinka Rayuwarka
Rahoto: Samar da ruwan sha a Damagaram Jamhuriyar Nijar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:29
Shugaban kasar Nijar Issifou Mahamadou, ya kaddamar da aikin samar da ruwan sha ga al'ummar Damagaram domin magance matsalar karancin ruwa da birnin ke fama da ita a tsawon shekaru.To sai dai da dama daga cikin al'ummar yankin ne ke kallon shirin a matsayin siyasa, kamar dai yadda za ku ji a wannan rahoto da Ibrahim Malam Tchillo ya aiki mana daga Damagaram.