Isa ga babban shafi
Nijar

Matsalar Zaizayar kasa a Nijar

Jamhuriyyar Nijar tana cikin kasashen da ke yankin Sahel, kuma kashi Biyu bisa uku na daukacin fadin kasar Sahara ne. Jamhuriyyar Nijar tana cikin kasashen da ke fama da zaizayar kasa,  kimanin Eka Dubu Tamanin ake rasawa na yankunan da ke noma al'amarin da yasa gwamnati da abokan huldarta suka tashi tsaye wajen yaki da zabtarewar kasa kamar yadda za ku ji a Rahoton Salisu Isa daga Maradi.

Taswirar kasashen yankin Sahel
Taswirar kasashen yankin Sahel RFI
Talla

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.