Lafiya Jari ce
Masu fama da cutar Noma sun fara samun kulawa a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:12
Shirin Lafiya Jari ce tare da Zainab Ibrahim a wannan makon ya mayar da hankali ne kan yadda masu fama da cutar Noma wadda ke farka wani bangare na fuskar mutum suka fara samun tagomashi a Najeriya.