Najeriya
An kammala taron bitar tsaro a Najeriya
An karkare taron kwanaki uku na manyan jami’an ‘yan sanda da masu ruwa da tsaki kan harkokin tsaro a Najeriya da ya gudana a birnin Lagos. Taron da suka kira a matsayin wai-waye kan halin rashin tsaro da kasar ke fama, da kuma nazari da tattaunawa da masana kan sabbin dabaru don magance matsalar. Kuna iya latsa alamar sautin labarin domin sauraren cikakken rahoton Ahmad Abba wanda ya halarci taron na kwanaki uku.
Wallafawa ranar:
Talla
An kammala taron bitar tsaro a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu