Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Gwamnatin Najeriya ta gindaya sharruda kafin bude kan iyakokin ta

Wallafawa ranar:

Shirin Kasuwa Akai Miki Dole da wannan mako tare da Ahmed Abba ya yi nazari ne kan wasu sharruda da shugaban hukumar kwastam a Najeriya Kanal Hamid Ali ya gindaya kafin gwamnatin kasar ta bude iyakokinta da ta rufe da kasashe makwabta kamar su Nijar, Benin,Kamaru da Chadi,matakin da ke kawo tsaiko ga harkokin tattalin arzikin kasashen.

Najeriya ta ci gaba da rufe iyakokin ta
Najeriya ta ci gaba da rufe iyakokin ta AFP Photo/PIUS UTOMI EKPEI
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.