Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

An samu raguwar hare- haren 'yan bindiga a jihar Zamfarar Najeriya

Wallafawa ranar:

Rahotanni daga jihar Zamfara a Nigeria na nuna bisa dukkan alamu yanzu haka an sami shawo kan mummunar suna da jihar ta yi na kazaman hare-haren ‘yan bindiga da ake samu.Wannan na biyo bayan matakan da Gwamnan jihar Bello Matawalle ya dauka ne na janyo mutanen da ake zargi da kai hare-haren a jika don tattaunawa da su.Garba Aliyu Zaria ya tuntubi Alhaji Ibrahim Isa Mayana tsohon Kwamishina kuma daya daga cikin dattawan jihar don jin yadda suka shawo kan lamarin.

Wadanda rikicin 'yan bindiga ya daidaita a Zamfarar Najeriya
Wadanda rikicin 'yan bindiga ya daidaita a Zamfarar Najeriya rfihausa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.